bayyinaat

Kurani
Tafsiri
Wannan sura da aka sani da suratul fil ko mu ce surar giwa da hausa ta sauka ne lokacin da sarkin Yemen Abrahata, wato gwamnan daular Habasha
إِيلَافِهِمْ رِحْلَةَ الشِّتَاءِ وَالصَّيْفِ (2) Sabawar su da yin tafiya cikin sanyi (hunturu) da zafi (bazara).
Shin baka ga wanda ke qaryata ranar sakamako ba. فَذَلِكَ الَّذِي يَدُعُّ الْيَتِيمَ (2) Wannan shine wanda ke tunkuxe maraya (daga haqqin sa).
Wannan sura da ake kira da suaratul kausar ko mu ce surar alheri mai tarin yawa, ta sauka ne lokacin da mushrikan Makka, musamman A-si bin Wa'il wato baban Amru wanda aka fi sani da Amru xan Aas
Wannan sura ta sauka ne lokacin da kafirai ke qoqarin nunawa Manzo (SAW) cewa ya zo su haxu wajan bauta tare, abin nufi su haxu yau a bautawa Allah (SW)
Idan taimakon Allah ya zo da cin nasara (samun buxi)
1