Gwagwarmayar Musulunci

Gwagwarmayar Musulunci

Harkar muslunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayyar Najeriya da saki Sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi ba tare da tuhumarsa da wani laifi ba.
Wasikar Muhammad Zakzaki

Wasikar Muhammad Zakzaki

Dan Shaikh Zakzaky da ya rage a duniya, Mal. Muhammad; ya rubuta wasikar koke zuwa ga kwamitin kare martabar Lauyoyi (LPP) da kuma kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA)
Wahabiyanci/Salafanci 3

Wahabiyanci/Salafanci 3

Kamar "wilaya" da su ke ta kokarin maida ita kan ma'ana daya tal bayan tana da ma'anoni daban – daban ta mabambantan fuskoki, duk da cewa wasun su sun dage kanta ne don rushe ma'anar gahdir. Kalmar kafirci. Haramcin tawil. Cakudewa cikin kalmomin da su ke daya wajan furuci (mushtarakatul lafziyya) kamar kalmar "wilaya".
Wahabiyanci/Salafanci 2

Wahabiyanci/Salafanci 2

Wahabiyawa sun shahara da matsaloli daban daban na cakudewa tsakanin abubuwa biyu, akwai shubahar da su ka fada kan Lazeem da Malzoom wanda ilimin Mandik{logic] ke Magana kan sa sannan ilimin Usul na karfafar sa, duk sanda su ka yi Magana kawai sun a nufin lazeem da malzoom na zuwa cikin sauki, wannan matsala ta same su ne sabida rashin kar6ar addinin su daga gidan Manzo (SAW) wajan Ahlulbait (AS) sai ya zama da yawan abubuwa sun samu 6ata, cakudewa wajan rashin sanin zamaninsu.
Siyasa a Musulunci

Siyasa a Musulunci

Wannan shi ne sakon da Imami Sayyidi Ali dan Abu Dalib ya aika zuwa ga Malik Ashtar, da ya tura a matsayin wakilinsa (gwamnansa) a Misra, wanda kafin ya kai zuwa gareta ne Mu'awiya dan Abusufyan ya aika wanda ya sanya masa guba a zuma ya sha ya mutu a hanya.
17 18 19 20 21 22 23