Daya daga cikin mafi mahimmancin bahasin Imama shine maudu’i akan Imam Mahdi (a.s), ma’ana Imani da Imam Mahdi (a.s) da kuma bayyanarsa shiyasa yanzu zamu shiga magana akan wannan lamarin, dole ne mu amsa wannan tambayar cewa
Ya mai mallakar buqatun masu roqo, ya san abin da ke cikin zukatan masu shiru, a kowace mas’ala kana da ji mai halarta, da amsa mai qarfi; Ubangiji muna neman alqawuranka na gaskiya
Hadisi daga sunna da shia sun tabbata cewa: Manzo (SAW) ya yi wasiyya ya bar mana littafin Allah da 'ya'yan gidan sa, wadanda su ne wasiyyan sa, duk wanda ya ce Ahlulbait na luga ne
ABUBUWAN DA WAHABIYAWA SU KA SA6A DA SAURAN MUSULMAI
Wahabiyawa sun sa6a da sauran musulmai kan mafiya yawan abubuwan da su ke na ijtihadi, zaka samu a iya sa6awa da wahabiyawa kan : abubuwan da ke 6ata salla,
Muslim ya ruwaito, ya ce: Yahya dan Yahya ya ba mu labari, ya ce: Na karana wa Malik daga Ibnu Shihab, daga Urwa ya karbo daga Nana Aisha, tabbas Manzon Allah (s.a.w) ya yi sallar nafila a Masallaci a cikin dare