Idan auren ya rabu kafin yin jima’i matar ba za ta samu komai a sadakin ba, idan kuma an samu jima’i to tana da gaba xayan sadaki.
Duk yayin da mutum ya auri mace, dole ya ba ta sadaki sakamakon jin daxin da zai samu na jima’i da ita.
Shi ya sa ya zo a wata ruwaya cewa: Kada a duba tsawon ruku’u ko sujadar mutum, ta yiwu wata al’ada ce da ya saba da it
na yi mamakin wanda ya ke neman bataccen abinshi alhali ya batar da kanshi kuma ba ya nemanshi .
Bambancin Addini. Shi ma yana hana aure tsakanin namiji da mace. Mace ba zata auri wanda ba musulimi ba. Amma a mazhabar sunna, namiji zai iya auren mace na da'imi ma’abociyar littafi