Allah yana son masu kyautatawa}(1) .
Abin da za a gano a wannan ayar shine Manyan Mutane basa gafartawa wasu kura-kuransu kawai, kai kyautata musu ma suke yi suyi musu alheri ma.
DABI’U DAGA MAGANGANUN MANZON ALLAH (S.A.W):
Manzon Allah (s.a.w) a wata ruwaya yake cewa: (( Na horeku da kyawawan dabi’u, lallai kyawawan dabi’u ba makawa suna Aljanna, kar kuyi mummunan halaye, tabbas munanan haliye ba makawa suna cikin wuta))
Sai alqali ya juya ga matarsa. ko dai ta fuskanci hukuncin zina (jefewa da dutse ) ko ta maimaita kalmomin nan sau huxu: (Na ranste da Allah qarya yake)
Idan mijin mace ya rasu, tsawon jiran ya danganta ko tana da ciki ko babu, idan ba ta da ciki, dole ta jira tsawon wata huxu da kwana goma. Haka kuma ba a la’akari da balagarta, ko daina hailarta, ko kuma an yi jima’i da ita a auren ko ba a yi ba
Ta tsananta lamarin har ta yi umarni da fitar da masu irin wadannan halaye daga gidajen musulmi . Muhimmin lamari shi ne ma'aunin kamantuwa da maza ko kamantuwa da mata