Wannan ayar ta koyar mana da taƙiyya tare da iyakance mana ma'anarta cewa imani nada rukunnai uku; ƙudurcewa a zuciya, bayyanawa a harshe da aikin gaɓɓai, wannan shine abinda imani ya hukunta a halin ya kamata na ɗabia
Da sunan Allah mai rahama mai jin qai, ya rayayye ya tsayayye, da rahamarka nake neman taimako to ka taimaka mini
Amma Kuyud abadi a cikin Kamus yana cewa Ibada ita ce biyayya kuma Ibn Faris yana karawa da cewa, ibada ita ce nuna tausasawa da kuma kaskantar da kai
Allah mai hikima ne don haka dole ne hikimarsa ta bayyana a cikin ayyukansa, wato dole ne ayyukansa su tsarkaka daga duk wani rashin hadafi da manufa
Misra kuwa a cikin bahsinsa a kan wahabiyanci yana da wani nazari wanda yake bayyanar da hakikanin wahabiyanci, wanda yake bayyanar mana da bambancin