Ghadir 1

Wannan shine karshen tafiyar Manzon Allah (s.a.w) da ya yi da kanshi sannan ya sauka a wurare daban-daban inda musulmai suke

Ashura 2

Idan ma mun xauka waxannan maganganu a kan kuvutar waxannan Annabawa duk sun faru ne tabbas a ranar ta Ashura, to kamar yadda Hadisan baya da suka gabata

ASHURA 1

Sama da Qasa sun yi Kuka saboda kisan Husain (A.S). Al-Hafiz Abu Na'iim ya faxa a cikin

Imam Mahdi (AF) 18

makaminsu wanda jagora zai fuskanta a ranar da aka yi alqawari, duk lokacin da aka qara jinkirta bayyanarsa

Imam Mahdi (AF) 17

Amsa: haqiqa dukkanin wani aikin kawo canji cikin al’umma lamarin sa na xamfare da wasu sharuxxa da wasu yanayoyi na waje da ba zai iya yiyuwa canjin ya kai ga hadafinsa ko ya sami mazauni ba sai in har waxannan sharxan da yanayoyin sun cika.
1 2 3 4 5 6 7 8 9 10