Auren Mutu'a_1

A muslunci, kalmar aure an fi alaqanta ta da kalmar 'Nikah' wato saduwa tsakanin mace da namiji, amma a shari’a Kalmar aure tana nufin yarjejeniya (ta saduwa) tsakanin namiji da mace wanda hakan ke halatta saduwa tsakaninsu a wajen Allah (S.W.T) da kuma al’umma gaba xaya.

Falalar Ilimi Da Malamai

Kadai masu tsoran daga bayinsa sune malamai. Abinda ake nufi da malamai a nan su ne wadanda aikinsu ya gasgatar da zancensu, da misali wadannan malaman ne ake cewa idan malami ya gyaru baki dayan duniya zata kasance cikin albarka.
Hakkin Allah da Gabobi

Hakkin Allah da Gabobi

"Amma hakkin Allah mafi girma, shi ne ka bauta masa, ba ka yi tarayya da shi da wani abu, idan ka yi haka da ihlasi, to Allah ya daukar maka alkawari a kansa cewa zai isar maka lamarin duniya da lahira, kuma ya kiyaye maka abin da kake so daga cikinsu".
Siffofin Allah Madaukaki

Siffofin Allah Madaukaki

1-Kadaitaka A Cikin Zati. 2-Kadaitaka A Cikin Ayyuka. 3-Kadaitaka A Cikin Halittawa. 4-Kadaitaka A Cikin Ibada. 5-Kadaitaka A Cikin Siffofi. 6-Siffofi Tabbatattu (Subutiyya). 7-Siffofi Korarru (Salbiyya). 8-Sakamakon Bincike.
Dalilan Halarcin Auren Mutu'a

Dalilan Halarcin Auren Mutu'a

Wadannan dukkaninsu sun tafi akan halarcin auren mtutu'a suna masu dogara da wannan ayar, har wasunsu ma sun kara kalmar "zuwa wani lokaci" a gaban wannan ayar kamar haka:
6 7 8 9 10 11 12 13 14 15