bayyinaat

Kurani
Tafsiri
Surar Fatiha
Ayoyinta 7 ne, Ana kiranta Uwar Littafi domin ta tara ilmin da yake a cikin Kur’ani a dunkule. Basmala a cikinta take ga kira’ar Asim, ruwayar Hafs, amma banda a kira’ar Warsh. Muna fatan za a ci gaba da bibiyar abin da muke kawo muku na fassara da tarjamar surorin Kur'ani, da fatan za a taya mu addu'a don samun ci gaban hakan.
Surar Alfijir, tana koyar da mu abubuwa masu yawa na rayuwar mutum da godiya ga Allah ko butulce wa ni'imarsa. Muna fatan za a ci gaba da bibiyar abin da muke kawo muku na fassara da tarjamar surorin Kur'ani, da fatan za a taya mu addu'a don samun ci gaban hakan.
Tana karantar da yin hujja da abin da ake iya gani da ido domin a fahimci abin da ake gani da hankali, gwargwadon tunanin abokin magana. Muna fatan za a ci gaba da bibiyar abin da muke kawo muku na fassara da tarjamar surorin Kur'ani, da fatan za a taya mu addu'a don samun ci gaban hakan.
Tana karantar da cewa rayarwa da matarwa a hannun Allah suke, su kuma nau’i-nau’i ne. Muna fatan za a ci gaba da bibiyar abin da muke kawo muku na fassara da tarjamar surorin Kur'ani, da fatan za a taya mu addu'a don samun ci gaban hakan.
4