ya ba wa rundunar Sham damar su keta mutuncin musulmai, ya yanka iyaye da yaransu, har sai ka ga sojan Sham ya dauki mai shan nono daga hannun uwarsa ya buga kansa a kan bango har sai kwakwalwarsa ta yi tarwatsi a kan bango, sannan kuma ya
waxanda suka gabatar da Imam Ali game da halifanci. Abul’aswad Addu’uli ya na cewa
kamar yadda Allah ya faxa game da manzon sa (SAW) {baya faxin son zuciya ba abinda yake faxa sai wahayin da aka yi masa} suratun Najm aya ta 3-4.
Cikar tsarkake wa gareshi kuwa shi ne kore siffofi (n halitta) daga gare Shi , saboda shaidawar dukkan abin siffantawa cewa ba shi ne siffar ba, da kuma shaidawar kowace siffa cewar ba ita ce abin siffantawar ba,
Idan muka yi duba zuwa ga tsarin halitta gaba daya zamu ga yana da wani daidaito a cikinsa, da kayatarwa da take nuna mana mai halitta shi da yake tafiyar da shi guda daya ne.