bayyinaat

Al umma
Iyali
Tarihin rayuwar mace yana cike da duhu a cikin al'ummu sakamakon danniya da ta fuskanta a cikinsu, sakamakon haka ne Allah madaukaki ya aiko da 'yan sako a cikin lokuta da marhaloli da zamuna mabambanta
Bangare na Farko
Mutum halitta ne mai bukatar rayuwa a al'umma da ta iyali, rayuwar iyali kuwa ita ce mafi karancin haduwar zaman tare amma a lokaci guda kuma mafi zama asasin gina al'umma, wannan asasin an gina shi ne da namij da mace.
Aure samar da wata alaka ce mai karfi tsakanin namiji da mace da yakan halatta wa junansu duk wata alaka da ta kan iya kaiwa ga samar da zuri'a, da hawan wasu hakkoki kan junansu.
Dangantaka Ta Jini:- Baya halatta ga namiji ya auri waxannan matan: (a) Babanninsa da kakanninsa (na uwa da uba) duk yadda ya yi nisa da su ta salsala; (b) `Ya’an sa da jikokinsa ko mai nisan dake tsakaninsu; (c) `Yar uwarsa; (d) `Yar xan uwansa ko`yar-`yar`uwarsa, ko kuma qanwar babarsa ko wadda suka haxa uwa ko uba.
Dukkanin malaman makarantar khalifofi sun karkata da ra’ayin shafe hukuncin mutu’ah domin su gyara matsayin khalifa na biyu Umar dan Khaddabi, wasu sashensu suka ce an shafe ta da ayar alkur’ani, wadansu suka ce an shafe ta da hadisi.Sai mu kuma muka sabawa bangarori biyun da wadannan maganganun
Musulmi sun hadu gaba dayansu a kan cewa Allah Ta’ala ya shar’anta wannan aure a cikin addinin musulunci, babu mai jayayya a cikin hakan daga malaman mazhabobin musulunci duk da sabaninsu, sai dai asalin shar’antawar ta shi ta hadu da larurori, sannan Alkur’ani mai girma yana nuni akan shar’antawarsa, kamar yadda ruwayoyi masu inganci sun tabbatar da shar’antawarsa, har ma wadanda suke da’awar canja hukuncinsa.