bayyinaat

Duniyar Musulmi
Mazajen Tarihi
Abu xalib ya tafi Sham tare da Muhammad (s.a.w) a lokacin da yake kan ganiyar samartakarsa a tare da tawagar
Mutane masu hankali da hikima na bawa tarihi muhimmanci na musamman, kamar yadda Imam khimani yake cewa: “Tarihi malamin mutane ne”
Tsawun lokaci Manzon Allah (s.a.w) tareda Khadija da Aliyu bn Abi Dalib (a.s) suke fita gefen Makka domin yin sallah da sauran ibada, sukan yi sallar Azuhar a gefen ka’aba
A gefe guda kuma Hajarul Aswad yana kasa a waje guda kuma. A wannan lokacin kuma bangarorin kuraishawa suna kai kawo
Ubangiji ne da kanshi ya reni Manzon Allah (s.a.w) kuma ya yi masa tarbiyya; saboda babu wani wanda ya fada wa Manzon Allah (s.a.w) yanda zai bautawa Ubangijinsa
sarautar farisa ta girgiza har wani bangare ya yanke ya fado kasa, da wasu abubuwa da yawa da suka faru a lokacin haihuwar Manzon Allah (s.a.w).