bayyinaat

Duniyar Musulmi
Mas'alolin Yau
Kuma kamar yadda muka gani, tun bayyanar wannan akida ta Iban Taimiyya muka ga yadda ya fuskanci kalu bale daga manyan malaman zamaninsa, wannan ne ya sanya aka kyamaci wannan akida tasa,
Amsa: haqiqa dukkanin wani aikin kawo canji cikin al’umma lamarin sa na xamfare da wasu sharuxxa da wasu yanayoyi na waje da ba zai iya yiyuwa canjin ya kai ga hadafinsa ko ya sami mazauni ba sai in har waxannan sharxan da yanayoyin sun cika.
sannan suka yi bayani a kan kura-kurarensa. wasu daga cikin manyan malaman da
Risalar Humawiyya shafi na 429 a ciki “Rasa’ilil kubra”sannan abumai burgewa a cikin wannan al’amari na Ibn tai miyya ya yi amfani da ayar nan da Fir’ana yake cewa
Idan har mun yi imani da dukkanin waxannan to don me zamu riqa ganin cewa abu ne mai wuya wanda ya aiko waxannan saqonnin na Manzonci - tsarki ya tabbata a gare shi - a ce ya rigayi imini wajen tsarawa da zartar da shekarun Imam Mahdi (a.s),
Wannan tambaya ce da ilimi ke yi wa kansa a yau, kuma ya tsaya kai da fata wajen bada amsa kuma bai gushe ba sai da ya bada sama amsa da xaya a bisa asasin matakin ilimi.