bayyinaat

Duniyar Musulmi
Mas'alolin Yau
wacce itace cibiyar musulunci a wannan lokacin tare da kashe dubban musulmi, a sannan ne ya kawo kashen shugabancin Abbasiyawa a shekara ta 656BH,
Kadaita Allah wani abu ne wanda dukkan annabawan da Allah ya aiko mana wannan duniya su ka hadu a kan sa, duk sun hadu kan kalma daya, ta kadaita Allah,
Wanda ya rasa gane ruwan al'walansa a takanin zallan ruwa (maa'ul muɗ'laƙ)da ruwan da aka jingina shi ga wani abu (maa'ul mudaaf) to ya wajaba da yayi al'wala da dukkan ruwan biyu bisa ga ih'tiyaɗi. ko kuma wanda yake kokonton akan sallar da ta wuce wacce bai yiba a tsakanin sallar asuba da azahar, to ya wajaba da yayi dukkansu biyun bisa ga ih'tiyaɗi.
A wanna lokacin Manzo ya sa aka yi shela aka tsayar da dukkanin waxanda suka wuce gaba daga ayarin da waxanda suke tare da shi kuma aka jira waxanda suke baya sanna yasa aka yi masa minbari.
Saidai abu xaya da baya canzawa duk da wannan ruguntsumin na waxannna canje- canjen masu sauri irin saurin mizayel da kuma yalwa da faxi irin ta satlayit shi ne; Xan Adam,
Hadisi daga sunna da shia sun tabbata cewa: Manzo (SAW) ya yi wasiyya ya bar mana littafin Allah da 'ya'yan gidan sa, wadanda su ne wasiyyan sa, duk wanda ya ce Ahlulbait na luga ne